1 Kings 8:47 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
in suka canja zuciyarsu a ƙasar da aka riƙe su kamammu, suka tuba, suka kuma roƙe ka a ƙasar waɗanda suka ci su da yaƙi, suka ce, ‘Mun yi zunubi, mun yi abin da ba daidai ba, mun yi mugunta’;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ سُكَ ثَنْجَ ذُوثِيَارْسُ عَڧَسَرْدَ عَكَ كَيْسُ بَوْتَا، حَرْ سُكَ تُوبَ سُكَ ضُواْڧٜىٰكَ سُكَثٜىٰ، ‹مُنْيِ ذُنُوبِ، بَمُيِ دَيْدَيْبَ، مُنْ عَيْكَتَ مُغُنْتَا،› سَيْ كَجِ أَدُّعَرْسُ دَغَ سَمَ عِنْدَ كَكٜىٰ ذَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
idan sun koma cikin hankalinsu a ƙasar da aka kai su bauta, har suka tuba, suka roƙe ka a ƙasar, suna hurta zunubansu da irin muguntar da suka aikata, ka ji addu'arsu, ya Ubangiji.