1 Kings 8:50 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka gafarta wa mutanenka, waɗanda suka yi maka zunubi; ka gafarta dukan laifofin da suka yi maka, ka kuma sa waɗanda suka ci su a yaƙi su ji tausayinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَرِ كَغَاڢَرْتَا وَمُتَنٜىٰنْكَ دُكَنْ ذُنُبَنْسُ دَ ذُنُبَنْ غَنْ‌غَنْثِنْ دَ سُكَيِ مَكَ؞ كَكُمَسَا أَبُواْكَنْ غَابَنْسُ سُرِڧٜىٰسُ دَ تَوْسَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka gafarta dukan zunubansu, da tayarwar da suka yi maka. Ka sa abokan gabansu su ji tausayinsu.