1 Kings 8:51 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama su mutanenka ne, abin gādonka, waɗanda ka fitar daga Masar, daga tanderu mai narken ƙarfe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا سُونٜىٰ جَمَعَرْكَ دَ كُمَ غَادُوانْكَ وَطَنْدَ كَڢِتَرْ دَسُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ دَغَ ثِكِنْ ذَاڢِنْ وُتَرْ مَڧٜىٰرَرْ نَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama su jama'arka ne, mallakarka, waɗanda ka fito da su daga Masar, daga tsakiyar azaba.