1 Kings 8:56 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda ya ba wa mutanensa hutu kamar dai yadda ya yi alkawari. Babu magana guda da ta kāsa cika cikin dukan alkawaransa masu kyau da ya yi ta wurin bawansa Musa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَلْبَرْكَ تَا تَبَّتَا غَ يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ يَبَامُتَنٜىٰنْسَ إِسْرَٰٓءِيلَ هُوتُ، كَمَرْ يَدَّ يَيِ أَلْڧَوَرِ؞ بَابُ كَلْمَ طَيَ دَ تَذَمَ بَنْظَ ثِكِنْ دُكَنْ أَلْكَوَرَيْ مَاسُ ݣَوْ دَ يَيِ تَبَاكِنْ مُوسَٰى؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji wanda ya hutar da jama'arsa, Isra'ilawa, bisa ga yadda ya alkawarta. Daga cikin abin da ya alkawarta duka na alheri ba ko ɗaya da bai cika ba, kamar yadda ya alkawarta wa bawansa, Musa.