1 Kings 9:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan Amoriyawa, da Hittiyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa da Yebusiyawan da suka ragu a ƙasar (waɗanda ba Isra’ilawa ba ne),
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ رَغُ دَغَ أَمُواْرِيَاوَا دَ هِتِّيَاوَا دَ ڢٜىٰرِظِّيَاوَا دَ هِوِيَاوَا دَ يٜىٰبُسِيَاوَا، وَطَنْدَ بَ نَمُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ بَنٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan Amoriyawa, da Hittiyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa, da Yebusiyawa, da suka ragu a ƙasar, wato waɗanda ba mutanen Isra'ila ba, waɗanda mutanen Isra'ila ba su iya hallakarwa ba, Sulemanu ya sa zuriyarsu su yi aikin tilas na bauta, haka kuwa suke har wa yau.