1 Kings 9:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan ’yar Fir’auna ta haura daga Birnin Dawuda zuwa fadan da Solomon ya gina mata, sai ya gina madogaran gini.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ مَاتَرْ سُلَيْمَٰنُ، یَرْ سَرْكِنْ مَصَرْ، تَتَاشِ دَغَ بِرْنِنْ دَاوُدَ ذُوَا سَابُوانْ غِدَنْ دَ سُلَيْمَٰنُ يَغِنَ مَتَ، سَيْ يَغِنَ مِلُّواْ، وَتُواْ وُرِنْ دَ عَكَ ثِثِّكَ دَ ڧَسَا عَتَوَجٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da 'yar Fir'auna matar Sulemanu ta fita birnin Dawuda, zuwa gidan kanta wanda Sulemanu ya gina mata, sa'an nan ya gina birnin Millo.