1 Peter 1:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا كَلْمَرْ عُبَنْ‌غِجِ ذَاتَ كَسَنْثٜىٰ حَرْ أَبَدَا؞» وَنَّنْ كَلْمَ عِتَثٜىٰ لَابَرِ مَيْ دَاطِنْ دَ عَكَيِ مُكُ وَعَظِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Maganar Ubangiji kuwa dawwamammiya ce,” Ita ce maganar bishara da aka yi muku.