1 Peter 2:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shi kansa ya ɗauki zunubanmu a jikinsa a kan itace, domin mu mutu ga zunubai mu kuma rayu ga adalci; ta wurin raunukansa ne kuka sami warkarwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُنْيِ ذُنُوبِ، عَمَّا شِ يَا طَوْكِ ذُنُبَنْمُ أَجِكِنْسَ سَعَدَّ عَكَ غِثِّيٜىٰشِ عَكَنْ غُنْ‌غُمٜىٰنْ إِتَاثٜىٰ؞ يَا يِهَكَ دُواْمِنْ تَوُرِنْ مُتُوَرْسَ مُو مَا مُمُتُ غَ ذُنُوبِ، مُرَايُ غَ يِنْ أَدَلْثِے؞ كَمَرْ يَدَّ عَكَ رُبُوتَ «تَوُرِنْ رَوْنِنْ دَ عَكَيِ مَسَ نٜىٰ كُنْ سَامِ وَرْكٜىٰوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kansa ya ɗauke zunubanmu a jikinsa a kan gungume, domin mu yi zamanmu matattu ga zunubi, rayayyu kuma ga adalci. Da raunukansa ne aka warkar da ku.