1 Peter 2:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da kuka zo gare shi, rayayyen Dutse, da mutane suka ƙi amma Allah ya zaɓa, kuma mai daraja a gare shi
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُنَ ذُوَا وُرِنْسَ، شِے وَنْدَ يَكٜىٰ دُوڟٜىٰنْ غِنِ مَيْ رَيْ؞ شِينٜىٰ دُوڟٜىٰ وَنْدَ مُتَنٜىٰ سُكَڧِ، عَمَّا ذَاٻَٻّٜىٰ نٜىٰ مَيْ دَرَجَ أَوُرِنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku zo a gare shi, rayayyen dutsen nan, hakika abin ƙi ne a gun mutane, amma zaɓaɓɓe, ɗaukakakke a gun Allah.