1 Peter 2:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
kuma, “Dutse ne da yake sa mutane tuntuɓe kuma fā ne da yake sa su fāɗi.” Sun yi tuntuɓe domin sun ƙi su yi biyayya da saƙon, wanda kuma yake abin da aka ƙaddara musu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رُبُوثٜىٰ يَكٜىٰ كُمَ ثٜىٰوَ «دُوڟٜىٰنَّنْ مَيْسَا تُنْتُٻٜىٰ، دُوڟٜىٰنْ كُمَ مَيْسَا ڢَاطُوَ!» غَسْكِيَ نٜىٰ كُوَ! مُتَنٜىٰ سُنْيِ تُنْتُٻٜىٰ نٜىٰ غَمَا سُنْڧِے يِنْ بِيَيَّ دَ كَلْمَرْ اللَّهْ ؞ حَكَ كُوَ عَكَ شِرْيَ مُسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da kuma, “Dutsen sa tuntuɓe, Da fā na sa faɗuwa.” Sun yi tuntuɓe ne da maganar, don sun ƙi biyayya da ita. Haka kuwa aka ƙaddaro musu.