1 Samuel 1:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ka yi zato baiwarka ’yar iska ce. Ina addu’a a nan saboda yawan azaba da baƙin cikin da nake ciki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ كَيِ ڟَمَّنِ نِے یَرْ إِسْكَثٜىٰ؞ نَطَوْكِ دُكْ لُواْكَثِنَّنْ إِنَ أَدُّعَ نٜىٰ سَبُواْدَ ڟَنَنِنْ دَامُوَرْ دَ نَكٜىٰ عَثِكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada ka zaci ni 'yar iska ce. Ni dai ina faɗar damuwata da tsokanar da ake yi mini ne.”