1 Samuel 1:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hannatu kuwa ba tă bi su ba. Ta gaya wa mijinta cewa, “Sai bayan na yaye yaron, zan kai shi in miƙa shi a gaban Ubangiji, yă kuma kasance a wurin koyaushe.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا هَنَّةُ بَتَبِيسُبَ؞ تَا ڢَطَا وَمِجِنْتَ ثٜىٰوَ «سَيْ نَيَيٜىٰ يَرُوانْ ذَنْ طَوْكٜىٰشِ إِنْكَيْشِ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ دُواْمِنْ يَذَوْنَ ثَنْ دُكَنْ ݣُونَكِنْ رَايُوَرْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Hannatu ba ta tafi ba, sai ta ce wa mijinta, “Da zarar an yaye yaron, zan kai shi domin ya zauna a gidan Ubangiji muddin ransa.”