1 Samuel 1:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta ce masa, “Ranka yă daɗe, ba ka gane ni ba? Ai, ni ce matar da ta taɓa tsayawa a gabanka, tana addu’a ga Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هَنَّةُ تَاثٜىٰوَ عٜىٰلِ «رَنْكَيَدَطٜىٰ! بَكَتُنَ دَنِے بَ؟ أَيْ، نِے ثٜىٰ مَاتَرْ دَ تَتَٻَ ڟَيَاوَا أَغَبَنْكَ تَنَ ضُواْڧُوانْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Hannatu ta ce, “Gafara dai, ba ka tuna da ni ba? Ai, ni ce matar da ta taɓa tsayawa a gabanka, tana roƙon Ubangiji.