1 Samuel 10:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ɗan’uwan mahaifin Shawulu ya tambaye shi da baransa ya ce, “Ina kuka je?” Shawulu ya ce, “Mun tafi neman jakuna, amma da ba mu same su ba sai muka tafi wurin Sama’ila.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَكَيْ غِدَا سَيْ طَنْعُوَنْ بَابَنْ طَالُوتَ يَتَمْبَيِ طَالُوتَ دَ مَعَيْكَثِنْسَ يَثٜىٰ «إِنَا كُكَ تَڢِے؟» سُكَ أَمْسَ «مُنْ تَڢِے نٜىٰمَنْ جَاكُنَنٜىٰ؞ دَ بَمُسَامٜىٰسُبَ، سَيْمُكَ تَڢِے نٜىٰمَنْ شَوَرَا أَوُرِنْ سَمَٰعِيلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kawun Saul kuwa ya tambaye shi, shi da baransa, “Ina ne kuka tafi?” Saul ya ce, “Mun je neman jakuna, da ba mu same su ba, sai muka tafi wurin Sama'ila.”