1 Samuel 10:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sama’ila ta tattara mutanen Isra’ila a gaban Ubangiji a Mizfa
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَمَٰعِيلَ يَتَتَّارَ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دُكَ سُهَطُ دَ يَهْوٜىٰهْ أَ مِظْڢَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sama'ila kuwa ya tara mutanen Isra'ila a gaban Ubangiji a Mizfa.