1 Samuel 10:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma yanzu kun ƙi Allahnku wanda ya cece ku daga dukan masifu da wahaloli. Kuka ce, ‘Sam, a naɗa mana sarki.’ Saboda haka yanzu sai ku zo gaban Ubangiji kabila-kabila da iyali-iyali.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا غَاشِ يَوْ كُنْڧِ نِے اللَّهْ وَنْدَ يَثٜىٰثٜىٰكُ دَغَ وَهَلُواْلِنْكُ دَ مَسِيڢُنْكُ؞ كُكَڧِينِ كُنَ ثٜىٰوَ لَلَّيْ سَيْ إِنْ نَطَ مُكُ سَرْكِے!› يَنْذُ سَيْ كُجٜىٰرَ كَنْكُ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ ذُرِيَ ذُرِيَ دَ دَنْغِ دَنْغِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni ne Allahnku wanda yake cetonku daga dukan masifu da wahalai, amma ga shi yau, kun ƙi ni kuna roƙona in ba ku sarki. To, da kyau, yanzu fa sai ku kusato gaban Ubangiji kabila kabila da iyali iyali.’ ”