1 Samuel 10:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sama’ila ya ce wa dukan mutane, “Kun ga wanda Ubangiji ya zaɓa ko? Ba wani kamar sa a cikin dukan mutane.” Sai mutane suka tā da murya suka ce, “Ran sarki yă daɗe.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَمَٰعِيلَ يَثٜىٰ وَجَمَعَ «غَا مُتُمِنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَكٜىٰٻٜىٰ! بَابُوَنِ كَمَرْسَ أَ جَمَعَ؞» سَيْ دُكَنْ جَمَعَ سُكَتَادَ مُرْيَ سُكَثٜىٰ «رَنْ سَرْكِے يَدَطٜىٰ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sama'ila ya ce wa dukan jama'a, “Kun gan shi? Shi ne wanda Ubangiji ya zaɓa, babu wani kamarsa a cikin dukan jama'a.” Jama'a duka kuwa suka yi sowa suka ce, “Ran sarki ya daɗe!”