1 Samuel 11:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da manzannin suka zo Gibeya garin Shawulu, suka gaya wa mutane wannan sharaɗin, suka yi kuka mai zafi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ یَنْ عَيْكَ سُكَ إِسُواْ غِبٜىٰيَ عِنْدَ طَالُوتَ يَكٜىٰ، سَيْ سُكَ بَادَ لَابَرِنْ أَبِنْدَ يَڢَرُ، دُكَنْ جَمَعَ سُكَ ڢَشٜىٰ دَ كُوكَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da manzannin suka zo Gibeya inda Saul yake, suka ba mutane labarin abin da ya faru. Sai jama'a duka suka yi kuka.