1 Samuel 12:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan mutane suka ce wa Sama’ila, “Ka yi addu’a ga Ubangiji Allahnka saboda bayinka, domin kada mu mutu, gama mun ƙara wa kanmu zunubi da muka roƙa a yi mana sarki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ وَ سَمَٰعِيلَ «كَيِ أَدُّعَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكَ أَمَدَدِنْمُ، دُواْمِنْ كَدَ مُمُتُ؞ غَمَا يَنْذُ مُنْ ڧَارَ وَكَنْمُ ذُنُوبِ تَوُرِنْ ضُواْڧَا أَ نَطَ مَنَ سَرْكِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka ce wa Sama'ila, “Ka yi wa bayinka roƙo ga Ubangiji Allahnka don kada mu mutu, gama mun ƙara wa kanmu zunubi da muka roƙa a yi mana sarki.”