1 Samuel 12:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan da Yaƙub da ’ya’yansa suka shiga Masar suka yi kukan neman taimako daga Ubangiji, Ubangiji kuwa ya aika musu da Musa da Haruna. Su ne suka kawo kakanni-kakanninku daga Masar suka zauna a nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«بَايَنْ يَعْڧُوبَ يَتَڢِے يَيِ ذَمَ عَڧَسَرْ مَصَرْ تَرٜىٰدَ عِيَلِنْسَ، سَيْ مَصَرَاوَا سُكَ وُلَڧَنْتَسُ؞ دَ كَاكَنِّنْكُ سُكَيِ كُوكَا غَ يَهْوٜىٰهْ ، سَيْ يَعَيْكَ مُسُ دَ مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ، سُكَ ڢِتَرْدَ كَاكَنِّنْكُ دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ سُكَ كُمَ ذَوْنَرْ دَسُو أَوُرِنَّنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Yakubu da 'ya'yansa suka tafi Masar, Masarawa suka wulakanta su, sai suka kai kuka ga Ubangiji. Ubangiji kuwa ya aiki Musa da Haruna waɗanda suka fito da kakanninku daga ƙasar Masar, suka kawo su su zauna a wannan wuri.