1 Samuel 13:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka kuwa dukan Isra’ila suka ji labari cewa, “Shawulu ya kai hari a ƙasar Filistiyawa, yanzu Isra’ila ta zama abin ƙi ga Filistiyawa.” Aka kira mutane su haɗu da Shawulu a Gilgal.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ دُكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَجِ ثٜىٰوَ طَالُوتَ يَثِ سَنْسَنِنْ ڢِلِسْتِيَاوَا دَ يَاڧِ، كُمَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُنْ ذَمَ أَبِنْ ڨَمَ أَوُرِنْ ڢِلِسْتِيَاوَا، سَيْ سُكَ ڢِتُواْ غَبَاطَيَ، سُكَ تَارُ وُرِنْ طَالُوتَ أَ غِلْغَلْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Isra'ilawa duka kuwa suka ji wai Saul ya kashe shugaban yaƙi na Filistiyawa, da kuma, Isra'ilawa sun zama abin ƙi ga Filistiyawa, sai jama'a suka amsa kiran, suka tafi wurin Saul a Gilgal.