1 Samuel 15:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sama’ila ya ce wa Shawulu, “Ni ne wanda Ubangiji ya aika in shafe ka ka zama sarki bisa mutanensa Isra’ila. Saurara yanzu ka ji saƙo daga wurin Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَمَٰعِيلَ يَثٜىٰ وَ طَالُوتَ «نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ يَعَيْكٜىٰنِ إِنْ ذَاٻٜىٰكَ إِنْكُمَ نَطَكَ سَرْكِے عَكَنْ مُتَنٜىٰنْسَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ دُواْمِنْ حَكَ كَجِ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sama'ila ya ce wa Saul, “Ubangiji ya aike ni in zuba maka man keɓewa don ka zama sarkin mutanensa, Isra'ila. Yanzu sai ka yi biyayya da maganar Ubangiji.