1 Samuel 15:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shi kuma ya aika, ya umarce ka cewa, ‘Tafi ka hallaka Amalekawa mugayen mutanen nan duka, ka yaƙe su sai ka share su ƙaf.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَعَيْكٜىٰكَ كَجٜىٰ كَمِيڧَ مُوغَيٜىٰنْ مُتَنٜىٰنَّنْ نَ أَمَلٜىٰكْ هَدَايَ تَهَلَّكَرْوَ؞ يَثٜىٰ كَيَاڧٜىٰسُ حَرْ سَيْ كَاشَرٜىٰسُ كَكَڢْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya kuma umarce ka ka tafi ka hallakar da waɗannan mugayen mutane, wato Amalekawa. Ya faɗa maka ka yi yaƙi, har ka hallaka su ƙaƙaf, kada ka rage ko guda ɗaya.