1 Samuel 15:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shi wanda yake Ɗaukakar Isra’ila ba ya ƙarya ko yă canja zuciyarsa, gama shi ba mutum ba ne da zai canja zuciyarsa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا مَطَوْكَكِ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ بَايَ ڧَضْيَا، كُمَ بَايَ ثَنْجَ نِيَّرْسَ، دُواْمِنْ شِے بَمُتُمْ بَنٜىٰ دَ ذَيْ ثَنْجَ نِيَّرْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama Maɗaukaki na Isra'ila ba zai yi ƙarya, ko ya sāke nufinsa ba. Shi ba mutum ba ne, da zai sāke nufinsa.”