1 Samuel 15:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Sama’ila ya ce, “Kawo mini Agag sarkin Amalekawa.” Agag kuwa ya zo wurinsa daure da sarƙa, yana tunani cewa, “Tabbatacce zancen mutuwa dai ya wuce.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً سَمَٰعِيلَ يَثٜىٰ «كُكَٰوُاْ مِنِ أَغَغْ سَرْكِنْ أَمَلٜىٰكْ أَنَنْ؞» أَغَغْ يَذُواْ بَابُ ڟُواْرُواْ يَنَ تُنَانِ أَ ذُوثِيَارْسَ ثٜىٰوَ «بَذَاعَ كَشٜىٰنِبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Sama'ila ya ce, “Ku kawo mini Agag Sarkin Amalekawa.” Sai Agag ya taho wurinsa, yana rawar jiki don tsoro, yana cewa a ransa, “Hakika, azabar mutuwa ta fi ɗaci.”