1 Samuel 16:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Don haka ya tambayi Yesse ya ce, “Su ke nan ’ya’yan maza da kake da su?” Yesse ya ce, “Har yanzu akwai ɗan autan, amma yana kiwon tumaki.” Sama’ila ya ce, “Ka aika yă zo, ba za mu zauna ba sai ya iso.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَتَمْبَيِ يٜىٰسّٜىٰ يَثٜىٰ «دُكَنْ یَیَنْكَ مَظَا كٜىٰنَنْ؟» يٜىٰسّٜىٰ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «أَعَ، أَݣَويْ طَنْ أَوْتَنْ، يَنَ كِيوُانْ تُمَكِ أَدَاجِ؞» سَيْ سَمَٰعِيلَ يَثٜىٰ «أَ عَيْكَ عَكِرَشِ، غَمَا بَذَامُ ذَوْنَ مُثِ عَبِنْثِبَ سَيْيَاذُواْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya tambayi Yesse, “Ko kana da sauran waɗansu 'ya'ya maza?” Yesse ya ce, “Da sauran autan, ga shi kuma, yana wurin kiwon tumaki.” Sama'ila ya ce masa, “Sai ka aika a taho da shi, gama ba zan koma ba, sai ya zo.”