1 Samuel 16:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Sama’ila ya ɗauko ƙahon nan da yake da mai ya shafe Dawuda a gaban ’yan’uwansa. Daga wannan rana kuwa ruhun Ubangiji ya sauko wa Dawuda da iko. Sai Sama’ila ya koma Rama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَمَٰعِيلَ كُوَ يَطَوْكِ ڧَهُوانْ مَنْ كٜىٰٻٜىٰوَ يَظُبَ مَسَ مَيْ، يَكٜىٰٻٜىٰشِ أَغَبَنْ یَنْعُوَنْسَ؞ دَغَ رَانَرْ نَنْ سَيْ رُوحٌ يَهْوٜىٰهْ يَيِ إِيكُواْ عَكَنْ دَاوُدَ عَيَلْوَثٜىٰ؞ سَعَنً سَمَٰعِيلَ يَتَاشِ يَكُواْمَ رَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sama'ila ya ɗauki man zaitun, ya zuba masa a gaban 'yan'uwansa. Ruhun Ubangiji ya sauko da iko a kan Dawuda tun daga wannan rana zuwa gaba. Sama'ila kuwa ya tashi, ya koma Rama.