1 Samuel 16:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Shawulu ya aiki manzanni zuwa wurin Yesse ya ce, “Ka aiko mini da ɗanka Dawuda wanda yake kiwon tumaki.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ طَالُوتَ يَعَيْكَ وَ يٜىٰسّٜىٰ دَ یَنْ عَيْكَ سُثٜىٰ «كَعَيْكُواْ مِنِ دَ طَنْكَ دَاوُدَ، وَنْدَ يَكٜىٰ كِيوُانْ تُمَكِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Saul ya aiki manzanni zuwa wurin Yesse, ya ce, “Ka aiko mini da ɗanka, Dawuda, mai kiwon tumakinka.”