1 Samuel 16:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ubangiji ya ce wa Sama’ila, “Kada ka dubi kyan tsarinsa ko tsayinsa, domin ba shi nake so ba, gama yadda Ubangiji yake gani, ba haka mutum yake gani ba. Mutum yakan dubi kyan tsari ne kawai daga waje, amma Ubangiji yakan dubi zuciya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰمَسَ «كَدَ كَدُوبِے ڟَيِنْسَ كُواْ ݣَنْسَ، دُوانْ نَڧِيشِ؞ غَمَا يَدَّ يَهْوٜىٰهْ يَكٜىٰ غَنِ بَهَكَ مُتُمْ يَكٜىٰ غَنِبَ؞ مُتُمْ يَكَنْ دُوبَ يَدَّ مُتُمْ يَكٜىٰ دَغَ وَجٜىٰ، عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَكَنْ دُوبِے ذُوثِيَا نٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Ubangiji ya ce masa, “Kada ka kula da kyan tsarinsa, ko tsayinsa, domin ba shi nake so ba, gama yadda Ubangiji yake gani, ba haka mutum yake gani ba. Mutum yakan dubi kyan tsari ne kawai, amma Ubangiji yakan dubi zuciya.”