1 Samuel 16:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesse ya kira Abinadab yă zo gaban Sama’ila. Amma Sama’ila ya ce, “Ko wannan ma Ubangiji bai zaɓe shi ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يٜىٰسّٜىٰ يَكِرَا أَبِينَدَبْ يَسَا يَوُثٜىٰ أَغَبَنْ سَمَٰعِيلَ؞ عَمَّا سَمَٰعِيلَ يَيِ تُنَانِ أَ رَنْسَ يَثٜىٰ «وَنَّنْ مَا يَهْوٜىٰهْ بَيْ ذَاٻٜىٰشِبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Yesse ya kira Abinadab ya wuce a gaban Sama'ila. Amma Sama'ila ya ce, “Ubangiji kuma bai zaɓi wannan ba.”