1 Samuel 17:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Isra’ilawa suka yi ta cewa, “Kun ga yadda wannan mutum yana ta fitowa? Yana fitowa ne don yă kalubalanci Isra’ila. Sarki zai sāka wa mutumin da ya kashe wannan da dukiya mai yawa. Zai kuma ba shi ’yarsa yă aura, yă cire suna mahaifinsa daga biyan kuɗin haraji cikin Isra’ila.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنَ ثٜىٰوَ «دُوبِے وَنْثَنْ مُتُمِنْدَ يَڢِتُواْ! يَنَ ڢِتُواْوَ نٜىٰ دُواْمِنْ يَذَاغِ إِسْرَٰٓءِيلَ! سَرْكِے يَثٜىٰ دُكْ وَنْدَ يَكَشٜىٰشِ ذَاعَ بَاشِ دُوكِيَ مَيْ يَوَ، كُمَ ذَاعَ بَاشِ یَرْ سَرْكِے يَ عَوْرَ، غِدَنْ بَابَنْسَ كُمَ بَذَيْبِيَ هَرَاجِبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka ce, “Kun ga mutumin nan da ya fito? Lalle ya fito ne don ya nuna mana raini. Duk wanda ya kashe shi, sarki zai arzutar da shi, ya ba shi 'yarsa aure, ya kuma 'yantar da gidan mahaifinsa cikin Isra'ila.”