1 Samuel 17:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da wansa Eliyab, ya ji yana magana da mutanen, sai ransa ya ɓace ƙwarai saboda fushi, sai ya ce wa Dawuda, “Me ka zo yi a nan? Wa kuma ka bar wa ’yan tumakin a jeji? Na san ka da taurinkai, da kuma mugun hali. Ka zo nan ne don ka yi kallon yaƙi kawai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا عٜىٰلِيَبْ وَنْدَ شِينٜىٰ بَبَّ دَغَ ثِكِنْ یَنْعُوَنْ دَاوُدَ يَجِ دَاوُدَ يَنَ مَغَنَ دَ سُواْجُواْجِنْ، سَيْ يَيِ ڢُشِے يَثٜىٰمَسَ «مٜىٰ يَكَٰوُاْكَ نَنْ؟ وَنٜىٰنٜىٰ كَبَرْ مَسَ یَنْ تُمَكِنْكَ أَدَاجِنْدَ بَا كُواْوَ؟ نَا سَنْ ضِغِمَرْكَ دَ تَوْرِنْ كَنْكَ! كَا ذُواْ نٜىٰ كَوَيْ دُواْمِنْ كَيِ كَلُّوانْ يَاڧِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Lokacin da Dawuda yake magana da mutanen, sai Eliyab babban wansa ya ji, ya husata, ya ce wa Dawuda, “Me ya kawo ka nan? Wa ka bar wa 'yan tumakin nan a jeji? Na san rigimarka da taurinkanka, ka zo ne don ka yi kallon yaƙi.”