1 Samuel 17:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya juya wajen wani kuma ya sāke kawo zancen, mutanen kuwa suka amsa masa kamar dā.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَبَرْ شِ يَجُويَ وُرِنْ وَنِ سُواْجَ، يَسَاكٜىٰ تَمْبَيَ إِرِنْ تَدَا؞ عَكَ بَاشِ أَمْسَ دَيْدَيْ كَمَرْ تَڢَرْكُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya rabu da shi ya tafi wurin wani, ya sāke yin tambaya irin ta dā, mutane kuma suka ba shi amsa irin ta dā.