1 Samuel 17:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Shawulu ya tambayi Dawuda, sai Dawuda ya ce masa, “Kada kowa yă damu saboda wannan Bafilistin. Bawanka zai je yă yi faɗa da shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ طَالُوتَ يَتَمْبَيِ دَاوُدَ، سَيْ دَاوُدَ يَثٜىٰ وَ طَالُوتَ «رَنْكَيَدَطٜىٰ! كَدَ كُواْوَ يَجِڟُواْرُوانْ مُتُمِنْ ڢِلِسْتِيَ، غَمَا نِے بَاوَنْكَ ذَنْجٜىٰ إِنْيِ ڢَطَ دَشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda kuwa ya ce wa Saul, “Kada zuciyar kowa ta karai saboda wannan mutum, baranka zai tafi ya yi yaƙi da shi.”