1 Samuel 17:34 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Dawuda ya ce wa Shawulu, “Bawanka yana kiwon tumakin mahaifinsa. Sa’ad da zaki ko beyar ta zo ta kama tunkiya, ta tafi da ita.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَاوُدَ يَثٜىٰ وَ طَالُوتَ «رَنْكَيَدَطٜىٰ! إِنَ لُورَ دَ تُمَكِنْ بَابَنَ؞ دُكْ سَعَدَّ ذَاكِ كُواْ بٜىٰيَرْ يَكَامَ تُنْكِيَ دَغَ غَرْكٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Dawuda ya ce wa Saul, “Ai, baranka makiyayin tumakin mahaifinsa ne, sa'ad da zaki ko beyar ya zo ya kama ɗan rago daga garken,