1 Samuel 17:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji wanda ya cece ni daga kumbar zaki da kuma kumbar beyar, zai cece ni daga hannun wannan Bafilistin.” Shawulu ya ce wa Dawuda, “Je ka, Ubangiji yă kasance tare da kai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ يَثٜىٰثٜىٰنِ دَغَ حَنُّنْ ذَاكِ دَ نَبٜىٰيَرْ ذَيْثٜىٰثٜىٰنِ دَغَ حَنُّنْ مُتُمِنْ ڢِلِسْتِيَ؞» طَالُوتَ يَثٜىٰ وَ دَاوُدَ «تُواْ، كَتَڢِے، يَهْوٜىٰهْ يَكَسَنْثٜىٰ تَرٜىٰدَكَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji wanda ya cece ni daga dāgin zaki da na beyar, zai cece ni daga hannun wannan Bafiliste.” Sa'an nan Saul ya ce wa Dawuda, “Tafi, Ubangiji ya taimake ka.”