1 Samuel 19:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Shawulu ya aiki mutane su kama Dawuda. Mikal ta ce, “Ba shi da lafiya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
طَالُوتَ يَسَاكٜىٰ عَيْكِ مُتَنٜىٰنْسَ سُكَامَ دَاوُدَ، سَيْ تَثٜىٰمُسُ «بَاشِدَ لَاڢِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da manzannin Saul suka zo don su kama Dawuda, sai ta ce musu, “Ba shi da lafiya.”