1 Samuel 19:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wani yaƙi ya sāke tashi, Dawuda kuwa ya fita ya yaƙi Filistiyawa, ya kai musu hari mai tsanani, sai da suka gudu a gabansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَاڧِ يَسَاكٜىٰ تَاشِ ڟَكَانِنْ ڢِلِسْتِيَاوَا دَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا؞ دَاوُدَ كُوَ يَڢَاطَ مُسُ دَ يَاڧِ دَ ذَاڢِ حَرْ سُكَ وَڟٜىٰ دَ غُدُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka kuma yi yaƙi da Filistiyawa, Dawuda kuwa ya tafi ya yi yaƙi da su, ya kashe su da yawa, sai suka gudu a gabansa.