1 Samuel 2:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In kuwa mutumin ya ce masa, “Bari kitse yă ƙone tukuna, sa’an nan ka ɗiba duk abin da kake so.” Sai bawan yă ce masa, “A’a, ka ba ni yanzu, in ka ƙi kuwa zan ɗiba ƙarfi da yaji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ كُوَ مَيْ هَدَايَرْ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ، «بَرِ عَڧُواْنٜىٰ كِڟٜىٰنْ تُكُنَ، سَعَنً سَيْ كَطِبَ يَدَّ كَكٜىٰسُواْ،» سَيْ مَيْيِ وَڢِرِسْتِ حِدِمَ طِنْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «أَعَ، كَبَانِ يَنْذُ، كُواْ كُوَ إِنْطِبَ دَ ڧَرْڢِے؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan mutumin ya ce, “To, bari a ƙona kitsen tukuna, sa'an nan ka ɗibi iyakar abin da kake bukata,” sai baran firist ɗin ya ce, “A'a, tilas ne ka ba ni yanzu, idan kuwa ba haka ba, zan ɗiba ƙarfi da yaji!”