1 Samuel 2:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wani mutum ya zo wurin Eli ya ce masa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ashe ban bayana kaina sosai ga mahaifinka lokacin da yake a Masar a ƙarƙashin Fir’auna ba?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ وَنِ أَنَّبِے يَذُواْ وُرِنْ عٜىٰلِ يَثٜىٰمَسَ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، ‹غَاشِ نَا بَيَّنَ كَيْنَ غَ كَكَنْكَ هَٰرُونَ دَ عِيَلِنْسَ عَڧَسَرْ مَصَرْ سَعَدَّ سُكٜىٰ ثِكِنْ بَوْتَرْ سَرْكِنْ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wani annabi ya zo wurin Eli da saƙo daga wurin Ubangiji ya ce, “Sa'ad da kakanka Haruna da iyalinsa suke bauta wa Fir'auna a Masar, na bayyana kaina gare shi.