1 Samuel 20:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya ce, “Wa zai gaya mini idan mahaifinka ya amsa maka da amsa marar daɗi?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَثٜىٰ وَ يُواْنَتَنْ «تُواْ وَنٜىٰنٜىٰ ذَيْ ڢَطَا مِنِ عِدَنْ بَابَنْكَ يَبَادَ أَمْسَ مَرَرْ ݣَوْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Dawuda ya ce wa Jonatan, “Wane ne zai faɗa mini idan mahaifinka ya amsa maka da fushi?”