1 Samuel 20:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, ‘Bari in tafi gama iyalinmu suna miƙa hadaya a gari, ’yan’uwana kuwa sun gayyace ni in kasance a can. In na sami yardarka, bari in tafi in ga ’yan’uwana.’ Dalilin ke nan da bai zo ci da sarki ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ مِنِ، ‹كَبَرْنِ إِنْتَڢِے غَمَا عِيَلِنَ سُنَ مِيڧَ هَدَايَ أَغَرِنْمُ؞ كُمَ طَنْعُوَنَ نٜىٰ يَعَيْكَ إِنْجٜىٰ؞ عِدَنْ نَسَامِ ڢَضٍ جِنِ أَغَبَنْكَ، كَبَرْنِ إِنْجٜىٰ إِنْغَا یَنْعُوَنَ؞› وَنَّنْ نٜىٰ يَسَا دَاوُدَ بَيْذُواْ ثِنْ عَبِنْثِنْ سَرْكِے بَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce mini, ‘In ka yarda ka bar ni in tafi, gama a gidanmu ana ba da sadaka a gari, ɗan'uwana kuwa ya umarce ni in je. Idan na sami tagomashi a wurinka ka bar ni in tafi in ga 'yan'uwana.’ Abin da ya sa bai zo ba ke nan.”