1 Samuel 20:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Dawuda ya rantse ya ce, “Mahaifinka ya san cewa, na sami tagomashi a gare ka, domin haka ba zai sanar maka da wannan ba, don kada yă baƙanta maka rai. Na rantse da Ubangiji, da kai kuma, taki ɗaya kaɗai ya rage tsakanina da mutuwa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَرَنْڟٜىٰ مَسَ يَثٜىٰ «بَابَنْكَ يَسَنِ ثٜىٰوَ كَيَرْدَ دَنِے سُواْسَيْ، شِے يَسَا بَيْ ڢَطَا مَكَبَ؞ دُواْمِنْ يَنَ غَنِ إِنْ يَڢَطَا مَكَ ذَاكَ دَامُ سُواْسَيْ؞ عَمَّا نَا ضَنْڟٜىٰ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ مَيْ رَيْ دَ كُمَ رَنْكَ ثٜىٰوَ إِنَ غَبْ دَ مُتُوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Dawuda ya rantse masa, ya ce, “Mahaifinka ya hakikance na sami tagomashi a wurinka, domin haka ba zai sanar maka da wannan ba, don kada ya baƙanta maka rai. Na rantse da Ubangiji da kai kuma, mataki ɗaya yake tsakanina da mutuwa!”