1 Samuel 20:38 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya tā da murya ya ce, “Maza, yi sauri kada ka tsaya.” Yaron ya ɗauko kibiya ya kawo wa maigidansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْيَثٜىٰ وَيَرُوانْ «كَيِ سَوْرِ! كَدَ كَڟَيَ، يِغُدُ!» يَرُوانْ يَݣُوشِ كِبِيُواْيِنْ يَكُواْمَ وُرِنْ مَيْغِدَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce wa yaron ya yi maza, kada ya tsaya. Sai yaron ya kwashe kiban ya kawo masa.