1 Samuel 20:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In mahaifinka bai gan ni ba, ka gaya masa cewa, ‘Dawuda ya nemi izinina domin yă hanzarta yă tafi garinsa a Betlehem saboda ana hadaya ta shekara-shekara don dukan zuriyarsa.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ بَابَنْكَ يَتَمْبَيٜىٰكَ غَمٜىٰدَنِ، كَڢَطَا مَسَ ثٜىٰوَ نَا ضُواْڧٜىٰكَ سُواْسَيْ كَبَرْنِ إِنْيِ سَوْرِ إِنْتَڢِے غِدَانَ أَ بَيْتَلَحْمِ، دُواْمِنْ إِنْكَسَنْثٜىٰ أَ هَدَايَ تَشٜىٰكَرَا شٜىٰكَرَا دَ عَكَنْيِ نَدُكَنْ عِيَلِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan mahaifinka bai gan ni ba, sai ka ce masa, ni na roƙe ka ka bar ni in gaggauta zuwa Baitalami, garinmu, domin akwai ba da sadaka ta shekara saboda dukan gidanmu.