1 Samuel 20:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yonatan ya ce, “Labudda! In na ji ƙishin-ƙishin, cewa mahaifina yana neman yă kashe ka ashe, ba zan gaya maka ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُواْنَتَنْ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ «كُواْ كَطَنْ! كَدَ كَيِ مَغَنَ حَكَ! عِدَنْ حَرْ نَسَنِ ثٜىٰوَ بَابَنَ يَنَ شِرِ يَكَشٜىٰكَ، بَاشَكَّ ذَنْ ڢَطَا مَكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Jonatan ya masa ya ce, “Allah ya sawwaƙe! Da na sani babana yana da nufi ya yi maka mugunta, ai, da na faɗa maka.”