1 Samuel 22:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dawuda ya bar Gat, ya tsere zuwa kogon Adullam. Da ’yan’uwansa da kuma iyalan mahaifinsa suka ji labari, sai suka tafi can wurinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَاوُدَ يَبَرْ بِرْنِنْ غَتْ يَكُواْمَ وَنِ كُواْغُوانْ دُوڟٜىٰنْ دَيَكٜىٰ عَيَنْكِنْ أَدُلَّمْ؞ دَ یَنْعُوَنْسَ دَ دَنْ‌غِنْسَ سُكَجِ ثٜىٰوَ يَنَ عَثَنْ، سُكَتَاشِ سُكَ تَڢِے وُرِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dawuda ya bar Gat, ya tsere zuwa kogon Adullam. Da 'yan'uwansa da mutanen gidan ubansa, suka ji labari, suka tafi can wurinsa.