1 Samuel 22:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shawulu ya ce masa, “Don me ka gama baki da ɗan Yesse a kaina har ka ba shi burodi da takobin (Goliyat), ka kuma roƙi Allah don yă tayar mini, yă kuma yi fakona kamar yadda yake yi yau?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
طَالُوتَ يَثٜىٰ مَسَ «دُوانْمٜىٰ كَيْ دَ طَنْ يٜىٰسّٜىٰ كُكٜىٰ شِرْيَ مِنِ مُغُنْتَا؟ دُوانْمٜىٰ كَبَاشِ عَبِنْثِ دَ تَكُواْبِے، كَكُمَ نٜىٰمَ مَسَ نُڢِنْ اللَّهْ دُواْمِنْ يَظُغَ طَنْ يٜىٰسّٜىٰ يَيِ مِنِ ݣُونْتُوانْ ٻَوْنَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saul ya ce masa, “Me ya sa ka yi mini maƙarƙashiya, kai da ɗan Yesse, da yake ka ba shi abinci, da takobi, ka kuma roƙar masa Allah, ga shi yanzu, ya tayar mini, yana fakona, kamar yadda yake yi a yau?”