1 Samuel 22:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana ce da na fara roƙon Allah saboda shi? Kada sarki yă zargi bawansa ko wani daga iyalin mahaifinsa, gama bawanka bai san kome a kan dukan waɗannan al’amura ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَابُ شَكَّ نَا ضُواْڧَا مَسَ نُڢِنْ اللَّهْ ، كُمَ وَنَّنْبَ شِينٜىٰ نَڢَرْكُواْبَ؞ غَمٜىٰ دَ ذَنْثٜىٰنْ شِرْيَ مَكَ مُغُنْتَا كُوَ، رَنْكَيَدَطٜىٰ، إِنَ ضُواْڧُوانْكَ كَدَ كَبَانِ لَيْڢِے كُواْ وَنِ دَغَ ثِكِنْ دَنْ‌غِنَ؞ غَمَا بَنْ سَنْ كُواْمٜىٰ غَمٜىٰدَ ذَنْثٜىٰنَّنْبَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yau ne na fara roƙar masa Allah? A'a, kada dai sarki ya zargi baransa ko gidan mahaifina duka, gama baranka bai san kome a kan wannan ba.”