1 Samuel 22:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma sarki ya ce, “Lalle Ahimelek za ka mutu, da kai da dukan iyalin mahaifinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَثٜىٰ مَسَ «أَهِمٜىٰلٜىٰكْ، لَلَّيْ ذَاكَ مُتُ دَكَيْ دَ دُكَنْ دَنْ‌غِنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai sarki ya ce, “Hakika, mutuwa za ku yi, Ahimelek, kai da dukan gidan mahaifinka.”